Ikon Allah,Babu irin zagin da ban sha ba,Babu irin cin mutuncin da ban gani ba a lokacin da muka fara magana kan rashin tsaro a Arewacin Najeriya.Wai yanzu su da kansu suke fadi bayan abubuwa sun tabarbare gaba daya.
Wanda suka zage mu Mun barsu da Allah.
No comments:
Post a Comment