Tuesday 29 March 2022

KWANKWASO YAFICE DAGA JAM'IYYAR PDP ME ALAMAR LEMA

  Ayau talatane 29th gawatan march jagoran ɗariƙar kwankwasiyya Tsohon Gwamnan Kano hawa biyu kuma sohon sanatan kano ta tsakiya injiya Dr Rabi'u Musa Kwankwaso yasanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP me alamar lema tare da komawa sabuwar jam'iyya me alamar kayan marmri,sanarwar tafutone daga mataimakinsa aɓangare kafofin sadarwa na yanar gizo-gizo Hon.Saifullahi Hassan ta shafinsa na sadarwa bangaren facebook.

Ash-shifa Yunus AYD


1 comment:

Sakon tuni ga yan najeriya daga sanata shehu sanii

 Ikon Allah,Babu irin zagin da ban sha ba,Babu irin cin mutuncin da ban gani ba a lokacin da muka fara magana kan rashin tsaro a Arewacin Na...